Judges 5:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ta taga mahaifiyar Sisera ta leƙa; a bayan madogarar ƙofa ta yi ta ihu, ‘Me ya sa keken yaƙinsa ta daɗe ba tă dawo ba? Me ya sa dawakan keken yaƙinsa ba su dawo da wuri ba?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مَامَرْ سِسٜىٰرَ تَا لٜىٰڧَ تَتَغَ تَا دُوبَ تَتَغَ تَيِ كُوكَا، تَثٜىٰ، ‹دُوانْمٜىٰ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنْسَ يَدَطٜىٰ بَيْ ذُوابَ؟ دُوانْمٜىٰ دَوَكِنْسَ بَسُ دَاوُاْ دَوُرِبَ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mahaifiyar Sisera ta duba ta tagogi, Ta leƙa ta kariyar taga, ta ce, “Me ya sa karusarsa ta yi jinkirin zuwa? Don me dawakansa ba su komo da wuri ba?”