Judges 6:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mala’ikan Ubangiji ya zo ya zauna a ƙarƙashin itacen oak a Ofra na Yowash mutumin Abiyezer, inda ɗansa Gideyon yake sussukar alkama a wurin matsin inabi don yă ɓoye daga Midiyawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَهْوٜىٰهْ يَذُواْ يَذَوْنَ أَغِنْدِنْ إِتَاثٜىٰ مَرَرْ بُوشٜىٰوَ نَ يُواْوَشْ مُتُمِنْ دَنْ‌غِنْ أَبِيٜىٰظٜىٰرْ عَڧَوْيٜىٰنْ عُواڢْرَ؞ أَ لُواْكَثِنَّنْ جِدْعَوْنَ طَنْ يُواْوَشْ يَنَ بُغُنْ أَلْكَمَ عَٻُواْيٜىٰ أَوُرِنْ مَڟٜىٰوَرْ یَیَنْ إِنَبِے، دُواْمِنْ كَدَ مِدِيَنَاوَا سُغَنْ شِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ikan Ubangiji ya zo, ya zauna a gindin itacen oak na Yowash mutumin Abiyezer, a ƙauyen Ofra. Ɗansa Gidiyon kuwa yana susukar alkama daga ɓoye, a wurin da ake matse ruwan inabi, don ya ɓuya daga Madayanawa.