Judges 6:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gideyon ya ce, “Amma Ubangiji, yaya zan iya ceci Isra’ila? Kabilata ce marar ƙarfi duka a Manasse, kuma ni ne ƙarami a iyalina.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
جِدْعَوْنَ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «يَا يَهْوٜىٰهْ ، تَيَيَا ذَنْ ثٜىٰثِ إِسْرَٰٓءِيلَ؟ غَاشِ كُوَ دَنْغِنَ مَرَرْ ڧَرْڢِے نٜىٰ عَثِكِنْ ذُرِيَرْ مَنَسّٜىٰ، نِنٜىٰ كُمَ مَڢِے ڧَنْڧَنْتَ عَثِكِنْ غِدَنْمُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gidiyon ya amsa ya ce, “Ubangiji, yaya zan yi in ceci Isra'ilawa? Ga shi, dangina ne mafi ƙanƙanta a kabilar Manassa, ni ne kuma ƙarami a gidanmu.”