Judges 6:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan dare Ubangiji ya ce masa, “Ka ɗauki bijimi na biyu daga garken mahaifinka, wannan mai shekara bakwai. Ka rushe bagaden mahaifinka na Ba’al ka sare ginshiƙin Ashera kusa da ita.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوَنَّنْ دَرٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ جِدْعَوْنَ «كَطَوْكِ بِجِمِ نَبِيُ دَغَ ثِكِنْ غَرْكٜىٰنْ بَابَنْكَ، مَيْ شٜىٰكَرَا بَݣَويْ؞ كَرُشٜىٰ بَغَدٜىٰنْ بَعَلْ نَبَابَنْكَ، كَكُمَ سَسَّارٜىٰ غُنْكِنَّنْ نَ أَشٜىٰرَ وَنْدَ يَكٜىٰ كُسَدَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A wannan dare Ubangiji ya ce masa, “Ka ɗauki bijimin mahaifinka, da wani bijimin bana bakwai. Sa'an nan ka rushe bagaden gunkin nan Ba'al na mahaifinka, ka sare gumakan da suke kusa da shi.