Judges 6:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai suka tambayi junansu, “Wa ya yi wannan?” Sa’ad da suka bincika a hankali, sai aka faɗa musu, “Gideyon ɗan Yowash ne ya yi haka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ تَمْبَيِ جُونَنْسُ «وَيَيِ وَنَّنْ؟» سَعَدَّ سُكَيِ بِنْثِكٜىٰ أَ حَنْكَلِ، سَيْ سُكَ تَرَرْ جِدْعَوْنَ طَنْ يُواْوَشْ نٜىٰ يَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce wa juna, “Wa ya yi wannan abu?” Da suka binbincika, sai suka tarar Gidiyon ne, ɗan Yowash, ya yi shi.