Judges 6:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen garin suka ce wa Yowash, “Ka kawo mana ɗanka. Dole yă mutu, domin ya rushe bagaden Ba’al, ya sare ginshiƙin Asheran da yake tsaye kusa da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ وَ يُواْوَشْ «كَڢِتُواْ مَنَ دَ طَنْكَ دُواْمِنْ مُكَشٜىٰ، غَمَا يَا رُشٜىٰ بَغَدٜىٰنْ بَعَلْ، يَكُمَ سَارٜىٰ غُنْكِنْ أَشٜىٰرَ وَنْدَ يَكٜىٰ كُسَدَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ce wa Yowash, “Ka kawo ɗanka a kashe, gama ya rushe bagaden gunkin nan Ba'al, ya kuma sare gumakan da suke kusa da shi.”