Judges 6:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka a ranar suka kira Gideyon, “Yerub-Ba’al,” suna cewa, “Bari Ba’al ya yi hamayya da shi,” domin ya rushe bagaden Ba’al.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ وَنَّنْ رَانَ نٜىٰ، عَكَسَاوَ جِدْعَوْنَ سُونَ يٜىٰرُبَّعَلْ، غَمَا بَابَنْسَ يُواْوَشْ يَثٜىٰ «بَرِ بَعَلْ يَيِ ڢَطَ دُواْمِنْ كَنْسَ، غَمَا بَغَدٜىٰنْسَ نٜىٰ عَكَ رُشٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A ranar nan aka laƙaba wa Gidiyon suna Yerubba'al, wato “Bari gunki Ba'al ya yi hamayya don kansa, domin an farfashe bagadensa.”