Judges 6:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ya aika musu da annabi, wanda ya ce, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce na fitar da ku daga Masar, daga ƙasar bauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَعَيْكَ مُسُ دَ أَنَّبِے؞ أَنَّبِنْ كُوَ يَثٜىٰ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ، ‹نِے نَا ڢِتَرْدَكُو دَغَ مَصَرْ، ڧَسَرْ بَوْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai Ubangiji ya aika musu da wanda ya faɗa musu saƙon Ubangiji, Allah na Isra'ila, ya ce, “Ni ne na fito da ku daga bauta a Masar.