Judges 7:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Gideyon, “Mutanen da kake da su sun yi mini yawa da zan ba da Midiyawa a hannunsu. Don kada Isra’ila tă yi mini fahariya cewa ƙarfinta ne ya cece su,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ جِدْعَوْنَ «مُتَنٜىٰنْ دَ كَكٜىٰ دَسُو سُنْيِيَوَ؞ بَذَنْ بَادَ مِدِيَنَاوَا أَ حَنُّنْسُ حَكَبَ دُواْمِنْ كَدَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُبُغَ ڧِرْجِ سُثٜىٰ، ‹ڧَرْڢِنْمُ نٜىٰ يَثٜىٰثٜىٰمُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ce wa Gidiyon, “Mutanen da suke tare da kai sun yi yawa da zan ba da Madayanawa a hannunsu, kada ya zama Isra'ilawa su yi mini fāriya, su ce, ‘Ƙarfinmu ne ya cece mu.’