Judges 7:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Gideyon ya mai da sauran Isra’ilawa zuwa tentinsu amma ya riƙe mutum ɗari uku waɗanda suka karɓi guzuri da ƙahonin sauran. To, sansanin Midiyawa yana ƙasa da su a kwarin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
جِدْعَوْنَ يَبَرْ مُتُمْ طَرِے عُكُ طِنَّنْ تَرٜىٰ دَشِ؞ دُكَنْ سَوْرَنْ سُواْجُواْجِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ كُوَ يَسَلَّمٜىٰسُ، عَمَّا سُكَ بَرْ دُكَنْ عَبِنْثِنْسُ دَ ڧَهُواْنِنْسُ أَ حَنُّنْ طَرِے عُكُنَّنْ؞ سَنْسَنِنْ مِدِيَنَاوَا كُوَ يَنَ ڧَسَا دَسُو عَثِكِنْ ݣُورِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane suka ɗauki guzuri da ƙahoni, Gidiyon kuwa ya sallami sauran mutane, amma ya bar mutum ɗari uku ɗin nan. Sansanin Madayanawa kuwa yana ƙasa da su a kwarin.