Judges 8:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, Zeba da Zalmunna suna a Karkor da mayaƙa wajen dubu goma sha biyar, abin da ya rage ke nan na mayaƙan gabashi; mayaƙa masu takobi dubu ɗari da ashirin ne suka mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ظٜىٰبَ دَ ظَلْمُنَّ كُوَ سُنَ غَرِنْ كَرْكُوارْ تَرٜىٰدَ سُواْجُواْجِنْسُ؞ دُكَنْ سُواْجُواْجِ نَڧَبِيلُنْ غَبَسْ، مُتُمْ وَجٜىٰنْ دُبُو غُواْمَشَا بِيَرْ كَوَيْ سُكَ رَغُ؞ سُواْجُواْجِ مَاسُ تَكُبَنْدَ عَكَ كَكَّشٜىٰ كُمَ دُبُو طَرِے طَيَ دَ عَشِرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zeba da Zalmunna kuwa suna Karkor tare da rundunarsu, mutum wajen dubu goma sha biyar (15,000), waɗanda suka ragu daga cikin rundunar mutanen gabas, gama an kashe mutum dubu ɗari da dubu ashirin (120,000), masu takuba.