Judges 8:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zeba da Zalmunna, sarakunan biyu na Midiyawa suka tsere, amma ya bi su ya kama, ya fatattaki dukan mayaƙansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَرَاكُنَنَّنْ بِيُ ظٜىٰبَ دَ ظَلْمُنَّ نَ مَدْيَنَ سُكَ غُدُ، عَمَّا يَبِيسُ حَرْ يَكَامَسُ؞ وَنَّنْ يَسَا دُكَنْ سُواْجُواْجِنْ مَدْيَنَ سُكَ ضِكِثِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zeba da Zalmunna, sarakunan nan biyu na Madayana suka gudu, amma ya bi su, ya kamo su. Ya sa dukan rundunarsu ta gigice.