Judges 8:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya kwashe dattawan garin ya koya wa mutanen Sukkot hankali ta wurin hukunta su da ƙayayyuwan hamada.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَكَكَّامَ دَتَّاوَنْ غَرِنْ سُكُّواتْ، يَيِ مُسُ حُواْرُواْ دَ ڧَيُواْيِنْ دَاجِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kama dattawan garin Sukkot ya hukunta su da ƙayayuwa.