Judges 9:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma kuringar ta ce, ‘In bar ruwan inabina, wanda yake faranta zuciyar alloli da mutane, in zo in yi fama da itatuwa?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا إِتَاثٜىٰنْ إِنَبِنْ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ، ‹ضُوً إِنَبِنَ يَنَسَا أَلُّواْلِ دَ مُتَنٜىٰ ڢَضٍ ثِكِ؞ إِنْ دَيْنَ بَادَ ضُوً إِنَبِے دُواْمِنْ إِنْ تَڢِے إِنْيِ تَڢَامَ دَ عِتَتُوَ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kurangar inabi ta ce, ‘In bar ruwan inabina wanda yake faranta zuciyar allolin da ta mutane, don in tafi, in yi ta fama da itatuwa?’