Judges 9:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“A ƙarshe sai dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo ka zama sarkinmu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَڧَرْشٜىٰ، سَيْ دُكَنْ عِتَتُوَنْ سُكَثٜىٰ وَ إِتَاثٜىٰنْ ڧَيَ نَدَاجِ، ‹كَيْ كَذُواْ كَذَمَ سَرْكِنْمُ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo, ka zama sarkinmu.’