Judges 9:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da ’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ كُمَ يَسَا ڧِيَيَّ تَتَاشِ ڟَكَانِنْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ دَ مُتَنٜىٰنْ شٜىٰكٜىٰمْ؞ شُوغَبَنِّنْ كُوَ سُكَ تَيَرْ مَسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuma ya sa husuma ta tashi tsakanin Abimelek da mutanen Shekem. Shugabannin Shekem kuwa suka tayar masa.