Judges 9:43 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَطَوْكِ سُواْجُواْجِنْسَ، يَرَبَسُ ڧُنْغِيَ عُكُ سُكَيِ ݣُونْتُوانْ ٻَوْنَ عَثِكِنْ ثِيَوَ أَ ڢِيلَيٜىٰ؞ دَ يَغَ مُتَنٜىٰ سُنَ ڢِتُواْوَ دَغَ ثِكِنْ بِرْنِنْ، سَيْ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ يَڢِتُواْ دَغَ وُرِنْ ٻُيَ دُواْمِنْ يَكَكَّشٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi ma ya kwashi mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, suka yi kwanto a saura. Da ya duba, ya ga mutane suna fitowa daga cikin birnin. Ya fāɗa musu, ya karkashe su.