Judges 9:48 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهَوْرَ ذُوَا بَبَّنْ تُدُنْ ظَلْمُوانْ تَرٜىٰدَ سُواْجُواْجِنْسَ؞ سَيْ يَطَوْكِ غَاتَرِ يَسَارٜىٰ رٜىٰشٜىٰنْ إِتَاثٜىٰ يَرِڧٜىٰ عَكَڢَطَ؞ يَڢَطَا وَسُواْجُواْجِنْسَ تَرٜىٰدَشِ سُيِ سَوْرِ سُيِ كَمَرْ يَدَّ شِے يَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya tafi da mutanen da suke tare da shi suka hau Dutsen Zalmon. Ya ɗauki gatari ya sari reshen itace, ya saɓe a kafaɗa. Ya ce wa mutanen da suke tare da shi, su yi hanzari su yi kamar yadda ya yi.