Judges 9:56 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka Allah ya sāka muguntar da Abimelek da ya yi wa mahaifinsa ta wurin kisan ’yan’uwansa saba’in.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَهَكَنٜىٰ اللَّهْ يَمَيَرْ وَ أَبِمٜىٰلٜىٰكْ مُغُنْتَارْ دَ يَيِ وَبَابَنْسَ دَ يَكَكَّشٜىٰ یَنْعُوَنْسَ مَظَا سَبَعِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta haka Allah ya saƙa wa Abimelek muguntar da ya yi wa mahaifinsa, da ya kashe 'yan'uwansa maza, su saba'in.