Judges 9:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da aka gaya wa Yotam wannan, sai ya hau Dutsen Gerizim ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Ku saurare ni, ’yan ƙasar Shekem, don Allah yă saurare ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يُواْتَمْ يَجِ وَنَّنْ، سَيْ يَتَڢِے، يَڟَيَ عَكَنْ بَبَّنْ تُدُنْ غٜىٰرِظِمْ، يَيِ كِرَا دَ بَبَّرْ مُرْيَ يَثٜىٰ مُسُ «كُسَوْرَرَتَ، يَا كُو شُوغَبَنِّنْ شٜىٰكٜىٰمْ، دُواْمِنْ كُمَ اللَّهْ يَسَوْرَرٜىٰكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yotam ya ji wannan sai ya tafi, ya tsaya a kan Dutsen Gerizim, da babbar murya, ya ce musu, “Ku kasa kunne gare ni ku mutanen Shekem, domin kuma Allah ya kasa kunne gare ku!