Lamentations 1:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sihiyona ta miƙa hannunta, amma ba wani da zai yi mata ta’aziyya. Ubangiji ya umarta cewa maƙwabtansa za su zama maƙiyansa; Urushalima ta zama abar ƙyama a cikinsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سِهِيُواْنَ تَنَ مِيڧَ حَنُّوَنْتَ ثِكِنْ ضُواْڧُواْ، عَمَّا بَاوَنْدَ ذَيْ تَعَظَنْتَرْدَ عِتَ؞ غَمَا يَهْوٜىٰهْ يَا عُمَرْثِ أَلْعُمَّنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَ يَعْڧُوبَ سُذَمَ أَبُواْكَنْ غَابَنْسَ؞ عُرُوشَلِيمَ تَذَمَ مُسُ أَبِنْ ڨَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sihiyona tana miƙa hannuwanta, Amma ba wanda zai ta'azantar da ita. Gama Ubangiji ya umarci maƙwabtan Yakubu su zama maƙiyansa. Urushalima kuma ta zama ƙazantacciya a tsakaninsu.