Lamentations 2:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya yi abin da ya shirya; ya cika maganarsa, wadda ya umarta tun daɗewa. Ya jefar da ke ba tausayi, ya bari maƙiya sun yi nasara da ke, ya ɗaukaka ƙahon maƙiyanki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا عَيْكَتَ أَبِنْدَ يَنُڢَ، يَثِكَ كَلْمَرْسَ كَمَرْ يَدَّ يَعُمَرْتَ تُنْدَا؞ يَرُشٜىٰكِ بَا تَوْسَيِ، يَسَا أَبُواْكِنْ غَابَا يَيِ مُرْنَ عَكَنْكِ، يَڧَارَ غِرْمَنْ ڧَرْڢِنْ مَاسُ ڧِنْ غَنِنْكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya aikata abin da ya yi niyya, Ya cika maganarsa wadda ya faɗa tun dā, Ya hallakar, ba tausayi, Ya sa maƙiyi ya yi murna a kanki, Ya ƙarfafa ƙarfin maƙiyanki.