Lamentations 4:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da hannuwansu mata masu tausayi sun dafa yaransu, suka zama masu abinci sa’ad da aka hallaka mutanena.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَاتَا مَاسُ تَوْسَيِ مَا، دَ حَنُّوَنْسُ سُكَ طَوْكِ یَیَنْسُ، سُكَ دَڢَ؞ یَیَنْ سُكَ ذَمَ مُسُ عَبِنْثِ أَ لُواْكَثِنْ دَ عَكٜىٰ هَلَّكَرْ دَ مُتَنٜىٰنْ ذُوثِيَاتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mata masu juyayi, da hannuwansu Suka ɗauki 'ya'yansu, suka dafa, Suka zama musu abinci a lokacin halakar mutanena.