Lamentations 4:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku tafi! Ba ku da tsabta!” Haka mutane suke ihu suke ce musu. “Ku tashi daga nan! Ku tashi daga nan! Kada ku taɓa mu!” Sa’ad da suka gudu suna yawo, mutanen waɗansu ƙasashe suka ce, “Ba za su ci gaba da zama a nan ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰ سُكَ يِتَيِ مُسُ إِيهُ ثٜىٰوَ «تَڢِے، كُو ڧَظَامَيْ، تَڢِے، تَڢِے، كَدَ كُتَٻَمُ!» سَيْ سُكَ ذَمَ مَاسُ يَٰوُاْ بَرْكَتَيْ، أَلْعُمَّيْ سُنَ ثٜىٰوَ «بَذَاسُ ذَمَ أَنَنْبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane suka yi ta yi musu ihu, Suna cewa, “Ku tafi, ku ƙazamai, Ku tafi, ku tafi, kada ku taɓa mu!” Don haka suka zama korarru, masu kai da kawowa. A cikin sauran al'umma mutane suna cewa, “Ba za su ƙara zama tare da mu ba.”