Leviticus 10:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya ce wa Haruna da Eleyazar da Itamar ’ya’yansa maza da suka ragu, “Ku ɗauki ragowar hadaya ta gari wadda aka yi hadaya ta ƙonawa da ita ga Ubangiji ku ci ba tare da yisti ba, a gefen bagaden, gama tsattsarka ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَيِ مَغَنَ دَ هَٰرُونَ دَ سَوْرَنْ یَیَنْسَ مَظَا وَطَنْدَ سُكَ رَغُ، وَتُواْ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ دَ عِتَمَرْ، يَثٜىٰ «كُطَوْكِ ضَغُواْوَرْ هَدَايَ تَهَڟِ وَدَّ عَكَيِ هَدَايَ تَڧُواْنَاوَا غَ يَهْوٜىٰهْ دَ عِتَ، أَ شِرْيَتَ بَابُ يِسْتِ، كُثِ أَغٜىٰڢٜىٰنْ بَغَدٜىٰنْ، غَمَا وَنَّنْ هَدَايَ تَنَدَ ڟَرْكِے سُواْسَيْ، عَيِتَ بِسَغَ ڧَٰعِدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya ce wa Haruna da 'ya'yansa maza, waɗanda suka ragu, wato, Ele'azara da Itamar, “Ku ɗauki ragowar hadaya ta gari wadda aka yi hadaya ta ƙonawa da ita ga Ubangiji, ku ci ba tare da yisti ba a gefen bagaden, gama tsattsarka ne.