Leviticus 10:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Musa ya nemi sani game da akuyar hadaya don zunubi, ya kuwa gane cewa an ƙone shi, sai ya yi fushi da Eleyazar da kuma Itamar, ’ya’yan Haruna maza da suka ragu, ya kuma yi tambaya,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَبِنْثِكَ يَجِ يَيَ عَكَيِ دَ بُنْسُرُ نَهَدَايَ تَوَنْكٜىٰ ذُنُوبِ، سَيْ يَتَرَرْ أَنْرِغَا أَنْڧُواْنٜىٰشِ تَسْ! سَيْ يَيِ ڢُشِے دَ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ دَ عِتَمَرْ، یَیَنْ هَٰرُونَ مَظَا وَطَنْدَ سُكَ رَغُ؞ يَثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Musa ya nemi bunsurun hadaya don zunubi sai ya tarar an ƙone shi. Ya kuwa yi fushi da Ele'azara da Itamar, 'ya'yan Haruna, maza, waɗanda suka ragu, ya ce,