Leviticus 10:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya ce Haruna, “Ga abin da Ubangiji yake nufi sa’ad da ya ce, “ ‘A cikin waɗanda suka kusace ni za a tabbata ni mai tsarki ne; a fuskar dukan mutane za a kuwa girmama ni.’ ” Haruna ya yi shiru.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ هَٰرُونَ «كُنْ غَنِ كُواْ؟ وَنَّنْ شِينٜىٰ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰ نُڢِ سَعَدَّ يَثٜىٰ، « ‹غَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ كُسَدَنِے، ذَنْ نُونَ نِے مَيْ ڟَرْكِے نٜىٰ؞ أَ عِدُوانْ دُكَنْ جَمَعَ، ذَاعَ طَوْكَكَنِ؞› » هَٰرُونَ كُوَ يَيِ شِضُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya ce wa Haruna, “Wannan ita ce ma'anar abin da Ubangiji yake cewa, ‘Dukan waɗanda suke bauta mini, dole su nuna ladabi ga tsarkina, zan kuma bayyana ɗaukakata ga jama'ata.’ ” Haruna kuwa ya yi tsit.