Leviticus 16:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan zai fita zuwa bagade da yake a gaban Ubangiji, yă yi kafara dominsa. Zai ɗibi jinin bijimi da na akuya yă zuba a ƙahonin bagade.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْ تَڢِے وُرِنْ بَغَدٜىٰنْ دَيَكٜىٰ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ، يَڟَبْتَثٜىٰ بَغَدٜىٰنْ تَوُرِنْ طِبَنْ جِنِنْ طَنْ بِجِمِنْدَ نَبُنْسُرُنْ، يَسَا عَكُواْوَنٜىٰ ڧَهُواْ حُطُ نَبَغَدٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan zai fita ya tafi wurin bagade wanda yake gaban Ubangiji don ya yi kafara dominsa. Zai ɗibi jinin bijimin da na bunsurun, ya shafa wa zankayen bagaden a kewaye.