Leviticus 16:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Dole mutumin da ya saki akuya na azazel yă wanke rigunansa yă kuma yi wanka; bayan haka zai iya shiga sansani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِے مُتُمِنْدَ يَسَكِ بُنْسُرُ مَيْ طَوْكَرْ لَيْڢِے ذُوَا دَاجِ دُواْمِنْ أَظَظٜىٰلْ، ذَيْ وَنْكٜىٰ رِيغُنَنْسَ يَوَنْكٜىٰ جِكِنْسَ دَ ضُوَ؞ بَايَنْ حَكَ يَنَ عِيَ شِغَ ذَنْغُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi wanda ya kore bunsurun Azazel, sai ya wanke tufafinsa ya yi wanka da ruwa, bayan haka yana iya komawa cikin zango.