Leviticus 17:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yi magana da Haruna da ’ya’yansa maza da kuma dukan Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji ya umarta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطَا وَ هَٰرُونَ دَ یَیَنْسَ مَظَا دَ دُكَنْ یَیَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنَّنْ عُمَرْنَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya faɗa wa Haruna da 'ya'yansa maza, da dukan mutanen Isra'ila waɗannan ka'idodi.