Leviticus 19:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In wani ya kwana da mace wadda take baiwa, wadda aka yi wa wani alkawari amma bai fanshe ta ba, ko kuwa ba a ’yantar da ita ba, dole a yi hukuncin da ya dace. Duk da haka ba za a kashe su ba, domin ba a ’yantar da ita ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ مُتُمْ يَݣُونَ دَ مَثٜىٰ وَدَّ تَكٜىٰ بَيْوَ، وَدَّ كُمَ أَنْرِغَا أَنْيِ وَوَنِ أَلْڧَوَرِ يَ عَوْرٜىٰتَ، عَمَّا بَعَڢَنْشٜىٰتَبَ تُكُنَ، كُواْ كُوَ بَعَیَنْتَرْ دَ عِتَبَ، تُواْ سَيْ أَ حُكُنْتَسُ، عَمَّا بَذَاعَ كَشٜىٰسُبَ، غَمَا بَعَیَنْتَرْ دَ عِتَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan mutum ya kwana da mace wadda take baiwa, wadda kuma wani yake tashinta, tun ba a fanshe ta ba, ko kuwa ba a 'yanta ta ba, sai a bincike, amma ba za a kashe su ba, domin ita ba 'yantacciya ba ce.