Leviticus 20:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In mutum ya kwana da matar mahaifinsa, ya ƙasƙantar da mahaifinsa. Dole a kashe shi da macen, alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«مُتُمِنْ دَ يَيِ جِمَاعِ دَ مَاتَرْ بَابَنْسَ يَڧَسْڧَنْتَرْ دَ بَابَنْسَ كٜىٰنَنْ؞ دُكَنْسُ بِيُ ذَاعَ كَشٜىٰسُ؞ أَلْحَكِنْ جِنِنْسُ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ عَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutumin kuma da ya kwana da matar mahaifinsa, ya ƙasƙantar da mahaifinsa ke nan, su biyu ɗin za a kashe su. Alhakin jininsu yana wuyansu.