Leviticus 20:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In mutum ya kwana da matar ɗansa, dole a kashe su biyun. Abin da suka yi haram ne; alhakin jininsu zai zauna a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ مُتُمْ يَيِ جِمَاعِ دَ مَاتَرْ طَنْسَ، دُكَنْسُ بِيُ ذَاعَ كَشٜىٰسُ، غَمَا سُنْ عَيْكَتَ أَبِنْ ڨَمَ؞ أَلْحَكِنْ جِنِنْسُ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ عَكَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda ya kwana da matar ɗansa, za a kashe su duka biyu ɗin, gama sun yi abin da yake haram. Alhakin jininsu yana wuyansu.