Leviticus 20:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In mutum ya yi jima’i da dabba, dole a kashe shi, dole kuma ku kashe dabbar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ مُتُمْ يَيِ جِمَاعِ دَ دَبَّ، ذَاعَ كَشٜىٰشِ عَكُمَ كَشٜىٰ دَبَّرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan mutum ya kwana da dabba, sai a kashe shi, a kuma kashe dabbar.