Leviticus 20:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘Duk wani mutumin Isra’ila ko baƙon da yake zama a cikin Isra’ila da ya miƙa wani daga cikin ’ya’yansa wa Molek, dole sa kashe shi. Mutanen ƙasar za su jajjefe shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڧَارَ ثٜىٰ وَمُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ «دُكْ وَنِ دَغَ ثِكِنْكُ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا كُواْ بَڧُوانْ دَيَكٜىٰ ذَمَ عَثِكِنْكُ، وَنْدَ يَمِيڧَ طَيَ دَغَ ثِكِنْ یَیَنْسَ هَدَايَ غَ غُنْكِنَّنْ مُواْلٜىٰكْ، ذَاعَ كَشٜىٰ مُتُمِنْ؞ دُكَنْ جَمَعَرْكُ عَڧَسَرْ نٜىٰ ذَاسُ جٜىٰجّٜىٰڢٜىٰشِ دَ دُوَڟُو سُكَشٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce wa mutanen Isra'ila, “Duk Ba'isra'ile da kowane baƙo da yake zaune cikin Isra'ila, wanda ya ba da ɗaya daga cikin 'ya'yansa ga Molek, lalle ne a kashe shi. Mutanen ƙasar za su jajjefe shi da duwatsu.