Leviticus 20:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘In wani ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, dole a kashe shi. Domin ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, alhakin jininsa zai zauna a kansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُكْ وَنْدَ يَذَاغِ بَابَنْسَ كُواْ مَامَرْسَ، ذَاعَ كَشٜىٰشِ، غَمَا يَا ذَاغِ بَابَنْسَ دَ مَامَرْسَ؞ أَلْحَكِنْ جِنِنْسَ كُوَ ذَيْ كَسَنْثٜىٰ عَكَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Dukan wanda ya zagi mahaifinsa, ko mahaifiyarsa za a kashe shi, gama ya zagi mahaifinsa da mahaifiyarsa. Alhakin jininsa yana wuyansa.