Leviticus 23:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da zan ba ku, kuka kuma girbe amfanin gonarta, sai ku kawo wa firist damin hatsi na farko da kuka girbe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطَا وَمُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ وَطَنَّنْ ڧَٰعِدُواْدِ؞ «سَعَدَّ كُكَ شِغَ ڧَسَرْدَ نَكٜىٰ بَاكُ، إِنْ كُنْيِ غِرْبِے، سَيْ كُطَوْكِ دَمِ دَغَ نُونً ڢَارِ نَغِرْبِنْكُ كُكَيْوَ ڢِرِسْتِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
lokacin da suka shiga ƙasar da Ubangiji yake ba su, sai su kawo wa firist dami na fari na amfanin gonakinsu.