Leviticus 23:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Sa’ad da kuka yi girbin gonarku, kada ku girbe har ƙarshen gefen gonar, ko ku yi kalar girbinku. Ku bar su wa matalauta da baƙi. Ni ne Ubangiji Allahnku.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«سَعَدَّ كُكٜىٰ غِرْبِنْ أَمْڢَانِنْ ڧَسَرْكُ، كَدَ كُغِرْبٜىٰ حَرْ غٜىٰڢٜىٰ غٜىٰڢٜىٰنْ غُواْنَكِنْكُ، كَدَ كُبِے كُنَ كَالَ بَايَنْدَ كُكَ غَمَ غِرْبِنْ؞ ذَاكُ بَرْ وَنَّنْ دُواْمِنْ مَتَلَوْتَ دَ بَاڧِ؞ نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suka girbe amfanin gonakinsu, ba za su girbe har da gyaffan gonakinsu ba, ba kuma za su yi kalar amfanin gonakinsu ba. Za su bar wa matalauta da baƙi. Shi ne Ubangiji Allahnsu.