Leviticus 26:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Kada ku yi gumaka, ko ku kafa siffa, ko al’amudi wa kanku, kada kuma ku sa sassaƙaƙƙun duwatsu a ƙasarku don ku rusuna musu. Ni ne Ubangiji Allahnku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «بَذَاكُ سَسَّڧَ وَكَنْكُ غُنْكِ كُواْ صِڢَّبَ، كُواْ كُتَادَ وَنِ دُوڟٜىٰنْ سُجَّدَ، كُواْ كُسَسَّڧَ دُوَڟُو عَڧَسَرْكُ دُواْمِنْ سُجَّدَ، غَمَا نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Kada ku yi wa kanku gumaka, ko ku kafa sassaƙaƙƙiyar siffa, ko al'amudi. Kada kuma ku kafa wata siffa ta dutse a ƙasarku da za ku durƙusa mata, gama ni ne Ubangiji Allahnku.