Leviticus 26:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan aika da mugayen namun jeji a kanku, za su kuwa kashe ’ya’yanku, su hallaka shanunku, su rage yawanku, ku zama kaɗan. Wannan zai sa a rasa mutane a kan hanyoyinku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ كُمَ عَيْكَرْ دَ نَمُواْمِنْ دَاجِ مَاسُ بَنْ ڟُواْرُواْ عَثِكِنْكُ، وَطَنْدَ ذَاسُيِ ٻَرْنَرْ یَیَنْكُ، سُلَلَتَرْ دَ دَبُّواْبِنْكُ نَغِدَا، سُسَا يَوَنْكُ يَرَغُ حَرْ ذَاعَ رَسَ غَنِنْ مُتَنٜىٰ عَكَنْ هَنْيُواْيِنْكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan kuwa turo muku mugayen namomin jeji waɗanda za su kashe 'ya'yanku, su hallakar da dabbobinku, su sa ku zama kaɗan, har ba mai gilmayya a hanyoyinku.