Leviticus 27:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Duk sa’ad da mutum ya yi rantsuwa ta musamman zai keɓe wani ga Ubangiji, ta wurin biyan kuɗaɗen fansa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَيِ مَغَنَ دَ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ يَبَاسُ وَطَنَّنْ ڧَٰعِدُواْدِ؞ «سَعَدَّ مُتُمْ يَيِ ضَنْڟُوَا تَمُسَمَّنْ ثٜىٰوَ ذَيْ كٜىٰٻٜىٰ وَنِ مُتُمْ غَ يَهْوٜىٰهْ تَوُرِنْ بِيَنْ كُطِنْ ڢَنْسَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
waɗannan ka'idodi domin Isra'ilawa. Idan an ba da mutum ga Ubangiji don cikar babban wa'adi za a iya fansarsa ta wurin biya waɗannan kuɗi.