Leviticus 8:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya ce wa Haruna da ’ya’yansa maza, “Ku dafa naman a ƙofar Tentin Sujada, ku kuma ci shi a can tare da burodi daga kwandon naɗi, yadda na umarta, cewa, ‘Haruna da ’ya’yansa maza za su ci shi.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَثٜىٰ وَ هَٰرُونَ دَ یَیَنْسَ مَظَا «كُدَڢَ نَامَنْ ضَغُواْ نَبِيُنْ عَڧُواْڢَرْ شِغَ تٜىٰنْتِنْ سَدُوَ، كُكُمَ ثِشِ أَوُرِنْ، تَرٜىٰدَ غُرَاسَرْ دَيَكٜىٰ ثِكِنْ ݣُونْدُوانْ كَايَنْ هَدَايَ تَنَطَاوَرْ ڢِرِسْتِ، بِسَغَ يَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْثٜىٰنِ ثٜىٰوَ هَٰرُونَ دَ یَیَنْسَ مَذَنٜىٰ ذَاسُ ثِنْيٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce wa Haruna da 'ya'yansa maza, “Ku dafa naman a ƙofar alfarwa ta sujada, ku ci shi a wurin, da abincin da yake a cikin kwandon hadayar keɓewa, kamar yadda Ubangiji ya umarta, cewa, Haruna da 'ya'yansa maza za su ci shi.