Luke 1:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai sha gaban Ubangiji, a ruhu da kuma iko irin na Iliya, domin yă juye zukatan iyaye ga ’ya’yansu, marasa biyayya kuma ga zama masu biyayya don yă kintsa mutane su zama shiryayyu domin Ubangiji.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْ وُثٜىٰ غَبَنْ عُبَنْغِجِ ، يَكُمَيِ عَيْكِنْسَ دَ دُكَنْ ڧَرْڢِنْسَ دَ كُمَ ڧَرْڢِنْ ذُوثِيَا كَمَرْ أَنَّبِے إِلْيَاسُ؞ ذَيْ كَٰوُاْ ذَمَنْ لَاڢِيَ ڟَكَانِنْ إِيَايٜىٰ دَ یَیَنْسُ؞ ذَيْ جُويُواْ دَ مُتَنٜىٰ مَاسُ رَشِنْ بِيَيَّ سُذَمَ مُتَنٜىٰ مَاسُ أَدَلْثِے، تَهَكَ ذَيْ شِرْيَ وَ عُبَنْغِجِ مُتَنٜىٰنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zai riga shi gaba cikin ruhu da iko irin na Iliya. Yă mai da hankalin iyaye a kan 'ya'yansu, Yă kuma juyo da marasa biyayya su bi hikimar adalai, Ya tanada wa Ubangiji jama'a, ya same su a shirye.”