Luke 1:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ikan ya ce, “Ni ne Jibra’ilu. Ina tsaya a gaban Allah, an kuma aiko ni in yi maka magana, in kuma faɗa maka wannan labari mai daɗi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَلاَىِٕكَنْ يَثٜىٰ «نِنٜىٰ جِبْرِيلُ دَيَكٜىٰ ڟَيٜىٰ أَغَبَنْ اللَّهْ ؞ اللَّهْ يَعَيْكُواْنِ إِنْ ذُواْ إِنْ ڢَطَا مَكَ وَنَّنْ لَابَرِ مَيْ دَاطِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mala'ikan ya amsa ya ce, “Ni ne Jibra'ilu da yake tsaye a gaban Allah. An aiko ni ne in yi maka magana, in kuma yi maka wannan albishir.