Luke 1:28 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ikan ya je wurinta ya ce, “A gaishe ki, ya ke da kika sami tagomashi ƙwarai! Ubangiji yana tare da ke.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَلاَىِٕكَنْ يَذُواْ وُرِنْتَ سَيْيَثٜىٰ «أَغَيْشٜىٰكِ! عُبَنْغِجِ يَنَ تَرٜىٰدَكٜىٰ، كٜىٰ دَ كِكٜىٰ مَيْ سَامُنْ أَلْحٜىٰرِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mala'ikan ya je wurinta, ya ce, “Salama alaikun, yake zaɓaɓɓiya, Ubangiji yana tare da ke!”