Luke 1:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maryamu ta tambayi mala’ikan ta ce, “Yaya wannan zai yiwu, da yake ni budurwa ce?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَرْيَمُ تَثٜىٰ وَمَلاَىِٕكَنْ «يَيَ وَنَّنْ ذَيْ ڢَرُ، تُنْدَيَكٜىٰ بَنْ تَٻَ سَنِنْ نَمِجِبَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Ƙaƙa wannan zai yiwu, tun da yake ba a kai ni ɗaki ba?”