Luke 1:38 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maryamu ta amsa ta ce, “To, ni baiwar Allah ce, bari yă zama mini kamar yadda ka faɗa.” Sai mala’ikan ya tafi abinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَرْيَمُ تَثٜىٰ «تُواْ، نِے بَيْوَرْ اللَّهْ ثٜىٰ، بَرِ يَذَمَ مِنِ كَمَرْ يَدَّ كَڢَطَا؞» سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَتَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Maryamu ta ce, “To, ga shi, ni baiwar Ubangiji ce, yă zama mini yadda ka faɗa.” Sai mala'ikan ya tashi daga gare ta.