Luke 1:45 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mai albarka ce wadda ta gaskata cewa abin da Ubangiji ya faɗa mata zai cika!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَيْ أَلْبَرْكَثٜىٰ كٜىٰ دَكِكَ غَسْكَتَ ثٜىٰوَ سَڧُواْنَّنْ دَ عُبَنْ‌غِجِ يَعَيْكَ مِكِ ذَيْ ذَمَ غَسْكِيَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Albarka tā tabbata ga wadda ta gaskata, domin za a cika abubuwan da Ubangiji ya aiko a faɗa mata.”