Luke 1:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A lokacin da Hiridus ne yake sarautar Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na sashin firistoci gidan Abiya. Matarsa Elizabet ma ’yar zuriyar Haruna ce.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنْ دَ هِرُدُسْ يَكٜىٰ مُلْكٍ يَنْكِنْ يَهُودِيَ، أَݣَويْ وَنِ ڢِرِسْتِ مَيْ سُونَ زَكَرِيَّا نَڧُنْغِيَرْ ڢِرِسْتُواْثِے نَغِدَنْ أَبِيَ؞ سُونَنْ عُوَرْغِدَنْسَ كُمَ أَلِسَبَتُ، عِتَ كُمَ تَڢِتُواْ دَغَ ذُرِيَرْ غِدَنْ هَٰرُونَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, an yi wani firist mai suna Zakariya, na ƙungiyar Abaija. Yana auren wata a cikin zuriyar Haruna, sunanta Alisabatu.