Luke 1:56 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Maryamu ta zauna da Elizabet kusan wata uku sa’an nan ta koma gida.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَرْيَمُ تَذَوْنَ دَ أَلِسَبَتُ كَمَرْ وَتَا عُكُ، سَعَنً تَكُواْمَ غِدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maryamu kuma ta zauna tare da Alisabatu wajen wata uku, sa'an nan ta koma gida.